Tsohon gwamnan Jihar Kaduna ya rasu - MAIBIREDI TV

MAIBIREDI TV

Na kirkiri wannan blog ne, domin kawo labarai na ciki da wajen Najeriya dama rubutu akan ababen da ke faruwa a jahar Zamfara.

Breaking

Home Top Ad

Responsive Ads Here

Post Top Ad

Responsive Ads Here

Wednesday, 4 October 2017

Tsohon gwamnan Jihar Kaduna ya rasu

Allah ya yi wa tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Iya bayis Mashal Mukhtar Muhammed mai ritaya rasuwa.
Marigayin wanda ya mulki tsohuwar jihar Kaduna daga shekarar 1977 zuwa 1978 ya rasu ranar daren Lahadin da ta gabata yana dan shekara  73 a duniya.
Kaninsa, Aminu Dalhatu ya shaida wa Aminiya cewa marigayin ya rasu a asibitin birnin Landan bayan gajeruwar rashin lafiya.
Dalhatu ya bayyana cewa za a dawo da gawar marigayin gida Najeriya inda za a yi masa jana’iza.

Post Bottom Ad

Responsive Ads Here