Kamar yadda Gwamnatin Jahar baiwa kowace Karamar hukumar mulkin Zamfara damar karbar takardar shedar malanta ta kasa (NCE) domin daukarsu aikin koyarwa, daga yau litinin 30-10-2017.
Dan Haka mazauna garin Gusau za su kai takardunsu a wadannan wuraren kamar haka;
Al'ummar Gundumomin MAYANA, Madawaki da SABON GARI za su kai takardunsu a Nizamiya Primary school Gusau.
Haka su kuma Al'ummar Gundumomin Tudun wada da kuma Galadima za su kai nasu takardunsu a Makarantar Dan Turai Primary school Gusau.
Al'umma Gundumomin Ruwanbore, wonaka da Mada za su kai na su takardun a Mada ADC
Sai su kuma Al'ummar gundumomin Rijiya Wanke da Magami za su kai takardunsu a Magami ADC.
Post Top Ad
Responsive Ads Here
Monday, 30 October 2017
Home
Unlabelled
WURAREN DA KARAMAR HUKUMAR MULKIN GUSAU TA WARE DOMIN KARBAR TAKARDUN NCE, DOMIN DAUKAR AIKIN KOYARWA.
WURAREN DA KARAMAR HUKUMAR MULKIN GUSAU TA WARE DOMIN KARBAR TAKARDUN NCE, DOMIN DAUKAR AIKIN KOYARWA.
Post Bottom Ad
Responsive Ads Here
Author Details
Templatesyard is a blogger resources site is a provider of high quality blogger template with premium looking layout and robust design. The main mission of templatesyard is to provide the best quality blogger templates which are professionally designed and perfectlly seo optimized to deliver best result for your blog.

