AN TSINCI GAWAR MATASHI YA RATAYE KANSA A GUSAU. - MAIBIREDI TV

MAIBIREDI TV

Na kirkiri wannan blog ne, domin kawo labarai na ciki da wajen Najeriya dama rubutu akan ababen da ke faruwa a jahar Zamfara.

Breaking

Home Top Ad

Responsive Ads Here

Post Top Ad

Responsive Ads Here

Sunday, 5 November 2017

AN TSINCI GAWAR MATASHI YA RATAYE KANSA A GUSAU.

An tsinci gawar matashin ne a Titin bayan gidan man AA Rano, daidai hanyar jirgin kasa , hannu mai komawa zuwa masaka , daidai karkashin wani iccen bedi, wanda ko dai matashin
ya kashe kansa da Kansa ta hanyar rataya ko kuma anka kashe shi ta wannan hanyar .

Yanzu haka al'umma na ta yin tururuwa domin ganewa idanun su tare da nuna alhinin su kuma cike da ban mamaki inda suke jifar junan su da tambayoyi akan ko mi ya yi zafi wannan matashi ya aikata wannan danyen aiki ga akansa ko anka aikata masa.

Tuni dai jami'an tsaro sunka isa wurin da wannan al'amari ya faru amma ba tare da sun kawar da gawar mamacin ba.

Post Bottom Ad

Responsive Ads Here