GIDAUNIYAR SARKIN MALAMMAN GUSAU ZA TA CIYAR DA MASU RAUNI ABINCI DA KAYAN MARMARI, DUBU DARI DA TALATIN A WATAN RAMADAN. - MAIBIREDI TV

MAIBIREDI TV

Na kirkiri wannan blog ne, domin kawo labarai na ciki da wajen Najeriya dama rubutu akan ababen da ke faruwa a jahar Zamfara.

Breaking

Home Top Ad

Responsive Ads Here

Post Top Ad

Responsive Ads Here

Monday, 21 May 2018

GIDAUNIYAR SARKIN MALAMMAN GUSAU ZA TA CIYAR DA MASU RAUNI ABINCI DA KAYAN MARMARI, DUBU DARI DA TALATIN A WATAN RAMADAN.


Gidauniyar Wadda kacokan za ta yi aiki kasa-rika wannan watan, za ta maida hankali ne, wajen yin abinci kullum Daren Allah ta'alla tana rabawa masu Dan karamin karfi a lungu da Sako na jahar Zamfara.

A Cewar Shugaban Gidauniyar Malam Abdullahi Kanoma "kamar yadda ka ga mun ciyar da mutun Dari biyar da abinci da kuma kayan marmari, za a babbar Tashar Motar GUSAU to haka za mu yi a gobe a garin Mada jibi (Laraba) Wanke za mu tafi haka za mu ta zagawa har Karshen wannan watan.

"Kuma kacokan! Mataimakin gwamnan jahar Zamfara, Malam Ibrahim Wakkala Muhammad Liman ne, ya dauki nauyin wannan aikin domin tallafawa masu Dan karamin karfi a wannan watan.

Wanda babban Fatanmu da rokonmu shi ne Allah ya kai ladar wannan aikin a mizaninsa.

 

Post Bottom Ad

Responsive Ads Here