A yau LARABA 9-5-2018 wata kotu da ke zama garin Kano za ta cigaba da zama Domin cigaba da sauraren karar da Matasa 1400 Daga jahar Zamfara sunka shigar dangane da daukarsu aiki tsawon shekara hudu yau da Gwamnatin ta yi ba tare da an biya su albashi, ba.
Idan ba mu manta ba wadannan Matasa sunyi tsawon shekara daya suna Shari'ar a kotun national industrial court dake garin Kano domin neman hakkokansu.
Mai shari'a Justice E.D. Esele shi ne zai cigaba da sauraren Shari'ar.
