KISAN GILLA A JAHAR ZAMFARA: SUN KASHE MATASHI, SUN NAKASA MUTUN DAYA SUN YI GARKUWA DA MATARSA A DAREN JIYA, CIKIN GARIN GUSAU - MAIBIREDI TV

MAIBIREDI TV

Na kirkiri wannan blog ne, domin kawo labarai na ciki da wajen Najeriya dama rubutu akan ababen da ke faruwa a jahar Zamfara.

Breaking

Home Top Ad

Responsive Ads Here

Post Top Ad

Responsive Ads Here

Saturday, 23 June 2018

KISAN GILLA A JAHAR ZAMFARA: SUN KASHE MATASHI, SUN NAKASA MUTUN DAYA SUN YI GARKUWA DA MATARSA A DAREN JIYA, CIKIN GARIN GUSAU

Ɓarayi masu garkuwa da mutane sun samu shigowa garin Gusau

Inda dira cikin dare sun shiga gidan Alhaji zubairu mai provision  kasuwar tudun wada.


 Inda suka harbe babban dan shi har lahira daga bisani sun yi garkuwa da matarsa kuma. Yanzu haka shi Alhaji zubairu ɗin sun nakkasashi yanzu haka yana babbar assibiti. inda yake jinya

Post Bottom Ad

Responsive Ads Here