JAM'IYAR APC ZA TA GUDANAR DA ZABEN YAR-TIKE A ZAMFARA - MAIBIREDI TV

MAIBIREDI TV

Na kirkiri wannan blog ne, domin kawo labarai na ciki da wajen Najeriya dama rubutu akan ababen da ke faruwa a jahar Zamfara.

Breaking

Home Top Ad

Responsive Ads Here

Post Top Ad

Responsive Ads Here

Friday, 5 October 2018

JAM'IYAR APC ZA TA GUDANAR DA ZABEN YAR-TIKE A ZAMFARA

Gobe Assabar 6-10-2018 ne uwar jam'iyar APC ta kasa, karkashin jagoranci comrade Adam Oshimole, ta ba da damar yin zaben kato bayan kato A jahar zamfara.

Idan kana da katin zama Dan jam'iyar APC da katin zabe wato voter card, ka hanzarta zuwa mazabarka domin ka zabi wanda ka ke so ya zama Dan takarar Gwamnan jahar zamfara 2019, karkashin tutar jam'iyar APC.

An tabbatar da cewa za a samar da tsaro na musamman a Dukkanin wurin gudanar da wannan zabe A mazabu 147 dake fadin jahar zamfara.

Allah ya kaimu, ya ba da nasara, Amin.


Post Bottom Ad

Responsive Ads Here