AN SAKI SUMMAYA, TA TABBATAR DA GABANTA AKA KASHE SURAJO! - MAIBIREDI TV

MAIBIREDI TV

Na kirkiri wannan blog ne, domin kawo labarai na ciki da wajen Najeriya dama rubutu akan ababen da ke faruwa a jahar Zamfara.

Breaking

Home Top Ad

Responsive Ads Here

Post Top Ad

Responsive Ads Here

Tuesday, 1 January 2019

AN SAKI SUMMAYA, TA TABBATAR DA GABANTA AKA KASHE SURAJO!

Alhamdulillahi Bayan kashe watanni biyu da kwana 7 cikin iyawar Allah an sako SUMMAYA BAYAN an biya naira Miliyan 10.


In dai ba ku manta ba ranar 24 ga watan 10 ne aka yi garkuwa da Sumayya tare da su hassana da Husaina da wasu yara biyu da kuma wani matashi Mai suna SURAJO. Sai dai an sako su Hassana da Husaina Bayan an biya naira Miliyan 15 haka su. Haka daga baya aka sako su yaran kanana Bayan an biya kudin fansa. Inda aka cigaba da tsare ita Sumayya da Surajo Wanda kwanakin baya suna bayar da kwana biyu in ba a ba su abunda su ke so ba su KASHE su. Sai Allah Allah bai nufi sun kashe Sumayya ba. Sai dai ita Sumayya ta tabbatar da a gaban idanunta aka KASHE shi Surajo.

Post Bottom Ad

Responsive Ads Here