AIKIN-GAMA YA GAMA. GANDUJE YA TARWATSA KANAWA - MAIBIREDI TV

MAIBIREDI TV

Na kirkiri wannan blog ne, domin kawo labarai na ciki da wajen Najeriya dama rubutu akan ababen da ke faruwa a jahar Zamfara.

Breaking

Home Top Ad

Responsive Ads Here

Post Top Ad

Responsive Ads Here

Thursday, 9 May 2019

AIKIN-GAMA YA GAMA. GANDUJE YA TARWATSA KANAWA

Gwamnan #Kano Abdullahi Ganduje ya rattaba hannu a kan sabuwar dokar kafa sababbin masarautu guda hudu da suka hada da Rano da Karaye da Gaya da kuma Bichi.

Jahar Kano dai ita ce jaha mafi yawan jama'a a arewacin najeriya tare kananan hukumomi 44. Jahar tana da sarki Mai daraja ta daya Guda daya tilo. Wanda shi ke Jagorantar sauran hakimmai na dukkanin jahar. Sai dai kwatsam yanzu an wayi gari da ganin 'yan Majalisar jahar sun fito da kudurin kirkiro Masarautu hudu. Wanda yau Gwamna Ganduje ya Sanyawa dokar hannu.

Post Bottom Ad

Responsive Ads Here