Gwamnatin jihar Zamfara mai barin gado ta Abdul’aziz Yari ta ce ta amince da sakamakon hukuncin kotun koli da ya aiyana kuri’un ta a matsayin marar sa amfani.
A sanarwa daga mai ba wa gwamnan shawara kan labaru Ibrahim Dosara, gwamnatin ta ce ta yi bakin kokarin samun nasara har matakin karshe amma Allah bai nufa ba don haka ta dau hukuncin kamar yadda Allah ya hukunta.
Hakanan gwamna Yari ya bukaci al’ummar jihar su kwantar da hankali da kuma umurtar jami’an tsaro su dage ga tsaron lafiya da dukiyar al’ummar jihar.
Za a rantsar da Bello Matawalle na PDP ranar laraba 29 ga watan nan a Gusau a matsayin gwamnan da zai karbi mulki don maye gurbin Yari da zai kammala wa’adi.
Post Top Ad
Responsive Ads Here
Sunday, 26 May 2019
Home
Unlabelled
Mun Amince Da Hukuncin Kotun Koli – Inji Gwamnatin Abdul’aziz Yari
Mun Amince Da Hukuncin Kotun Koli – Inji Gwamnatin Abdul’aziz Yari
Post Bottom Ad
Responsive Ads Here
Author Details
Templatesyard is a blogger resources site is a provider of high quality blogger template with premium looking layout and robust design. The main mission of templatesyard is to provide the best quality blogger templates which are professionally designed and perfectlly seo optimized to deliver best result for your blog.

