AN TSAWAITA WA'ADIN MAKO BIYU, GA MATASA, MARAR, AIKIN YI. A SHIRIN N-POWER! - MAIBIREDI TV

MAIBIREDI TV

Na kirkiri wannan blog ne, domin kawo labarai na ciki da wajen Najeriya dama rubutu akan ababen da ke faruwa a jahar Zamfara.

Breaking

Home Top Ad

Responsive Ads Here

Post Top Ad

Responsive Ads Here

Friday, 14 July 2017

AN TSAWAITA WA'ADIN MAKO BIYU, GA MATASA, MARAR, AIKIN YI. A SHIRIN N-POWER!

AN TSAWAITA MAKO BIYU, GA MATASA, MARAR, AIKIN YI. A SHIRIN N-POWER!


Mukaddashin Shugaban Najeriya Farfesa, Yemi Osinbajo. Ya bada umurnin a kara makkonni biyu, kafin a Rufe shafin Daukar mata da matasan Najeriya din da ba su da aikin yi.

Idan dai ba mu manta ba. Gwamnatin tarraya ta sake bude shirinta na Npower ne Karo na biyu. A ranar 13-6-2017 Wanda ta shirya Rufewa a Jiya 13-7-217.

 Shirin da gwamnatin ta bullo, domin tallafawa mata da matasan da sunka kammala karatu, Amma ba su da aikin yi. Inda ake tura su wurare daban-daban domin taimakawa dai-dai iyawa tasu. Inda gwamnatin Ke biyansu dubu talatin duk watan Allah ta'ala.

Wanda yanzu an kara makonni biyu. Inda za a Rufe shafin a ranar Alhamis  27 ga watan Julayi din nan da mu Ke ciki 2017.

Sai dai mu sani dukanin bangarorin hudu an bude su, in banda bagaren N-Power TAX.

Post Bottom Ad

Responsive Ads Here