JAKADUN, "THE LABOUR ROOM" DAGA JAHAR ZAMFARA, SUN MIKA KOKENSU GA GWAMNATIN JAHAR! - MAIBIREDI TV

MAIBIREDI TV

Na kirkiri wannan blog ne, domin kawo labarai na ciki da wajen Najeriya dama rubutu akan ababen da ke faruwa a jahar Zamfara.

Breaking

Home Top Ad

Responsive Ads Here

Post Top Ad

Responsive Ads Here

Sunday, 16 July 2017

JAKADUN, "THE LABOUR ROOM" DAGA JAHAR ZAMFARA, SUN MIKA KOKENSU GA GWAMNATIN JAHAR!






Jakadun da Ke marawa, Jakadan jahar Zamfara Comrade NURA ISAH GUSAU baya, sun yi wannan koken ne, domin kara jawo hankalin mai Girma Gwamna da sauran jagororin jahar Zamfara. Dan Ganin cewa Gwamnantin ta marawa, wannan tafiya. la'akkari da yadda tafiyar take kacokan ta jahar Zamfara. Kuma samun nasarar Nura Isah Gusau, ita ce nasarar jahar Zamfara, domin jahar Zamfara ce Ambasada Nura ke wakilta. Kuma abunda Zai samu, matasan jahar Zamfara ne za su amfana da shi.

Dan haka su ke kara mika kokensu ga gwamnatin na Ganin cewa jahar Zamfara ta samu duk wata gudunmawa na Ganin cewa ta yi nasara. Kamar yadda takwarorin jahohinmu Ke marawa wakilansu.

Post Bottom Ad

Responsive Ads Here