MUKADDASHIN SHUGABAN KASA, FARFESA YEMI OSIBANJO ZAI KAWO ZIYARAR BUDE AYUKKA A JAHAR ZAMFARA! - MAIBIREDI TV

MAIBIREDI TV

Na kirkiri wannan blog ne, domin kawo labarai na ciki da wajen Najeriya dama rubutu akan ababen da ke faruwa a jahar Zamfara.

Breaking

Home Top Ad

Responsive Ads Here

Post Top Ad

Responsive Ads Here

Sunday, 16 July 2017

MUKADDASHIN SHUGABAN KASA, FARFESA YEMI OSIBANJO ZAI KAWO ZIYARAR BUDE AYUKKA A JAHAR ZAMFARA!

Ranar Talata 18-5-2017 ne. Al'ummar jahar Zamfara za su Karbi Babban Bako wato Mukaddashin Shugaban, Kasa Ferfesa Yemi Osibanjo.

Mukkadashin Shugaban kasar Zai bude wasu muhimman ayukkan cigaban kasar da Gwamnatin jahar Zamfara ta yi kamar haka :-

•Bude makarantar hadin-kai ta yan mata dake garin kwatarkwashi.

•Bude makarantar sakandari ta Danturai dake Gusau.

•Bude kwalejin 'yan mata dake garin Talata Mafara.

Haka zalika mukaddashin shugaban kasar zai Bude asibitin Bakura da bude  ruwan Gamji.

Bugu da Kari Zai ziyarci A garin Gummi, domin bude hanyar da ta tashi daga Daki-takwas zuwa Gummi zuwa kan iyaka da jahar sokoto.

Daga karshe Shugaban Zai kwashi Kai gaisuwar ban Girma ga Mai Matarba Sarkin Katsinan Gusau A fadarsa da Ke Gusau.

Post Bottom Ad

Responsive Ads Here