Kamar yanda kuke gani a cikin hoto wannan wani barawo ne haifafen garin Janbako da ke karamar hukumar Maradun ta jahar Zamfara mai suna ABDULLAHI KATAKATA
Barawon ya gamu da ajalinsa a ranar lahadi 5-11-2017 Wanda yana daya daga cikin barayin da sunka addabi Al'ummar yankin janbako da kewaye da satar shanunsu da kuma garkuwa da su.

