HUKUMAR HANA SHA DA FATAUCIN MIYAGUN KWAYOYI, TA KAMA KWALAYEN COIDENE DA WANI INYAMURI YA KAWO A GUSAU! - MAIBIREDI TV

MAIBIREDI TV

Na kirkiri wannan blog ne, domin kawo labarai na ciki da wajen Najeriya dama rubutu akan ababen da ke faruwa a jahar Zamfara.

Breaking

Home Top Ad

Responsive Ads Here

Post Top Ad

Responsive Ads Here

Wednesday, 23 May 2018

HUKUMAR HANA SHA DA FATAUCIN MIYAGUN KWAYOYI, TA KAMA KWALAYEN COIDENE DA WANI INYAMURI YA KAWO A GUSAU!



Da sanyin safiya yau Laraba 23-5-2018  hukumar Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi (NDLEA) ta yi wani babban kamu a nan birnin Gusau.. A Ibo road... Yayin da suka kama kwaleyen coidene, da wani inyamuri yayi safarar su....

Tuni dai jami'in sun damke direban Motar da kuma Wanda ya doro masa kayan Daga Kudancin Najeriya.

In dai ba a manta ba, a cikin wannan watan ne, aka haramta shigowa da sarrafa maganin mura mai sinadarin coidene da ke Sanya Maye a Najeriya.


Post Bottom Ad

Responsive Ads Here