Wadansu mutane da ake kyautata zaton masu yin garkuwa da mutane ne, sun kai farmaki a kauyen GIDAN SAMBO dake cikin gundumar Kungurki a Kaura Namoda, inda suka kashe mutane biyu, suka yi awon gaba da mutane 3 a Daren jiya, ciki harda wata matar Aure, Da
fatan Allah ya kawo muna karshen wannan Ibtila'i dake neman hana Al'umma bacci a sassa da dama na jaharmu ta Zamfara.
Post Top Ad
Responsive Ads Here
Tuesday, 19 June 2018
Home
Unlabelled
KISAN KIYASHI A JAHAR ZAMFARA: 'YAN TA'ADDA SUN KAI FARMAKI A KAUYEN GIDAN SAMBO, SUN KASHE MUTANE, SUN YI GARKUWA WASU HAR DA MATAR AURE
KISAN KIYASHI A JAHAR ZAMFARA: 'YAN TA'ADDA SUN KAI FARMAKI A KAUYEN GIDAN SAMBO, SUN KASHE MUTANE, SUN YI GARKUWA WASU HAR DA MATAR AURE
Post Bottom Ad
Responsive Ads Here
Author Details
Templatesyard is a blogger resources site is a provider of high quality blogger template with premium looking layout and robust design. The main mission of templatesyard is to provide the best quality blogger templates which are professionally designed and perfectlly seo optimized to deliver best result for your blog.

