GWAMNAN ZAMFARA YA ZIYARCI FILIN JIRGI KUMA YA BADA UMURNIN FARA AIKINSA - MAIBIREDI TV

MAIBIREDI TV

Na kirkiri wannan blog ne, domin kawo labarai na ciki da wajen Najeriya dama rubutu akan ababen da ke faruwa a jahar Zamfara.

Breaking

Home Top Ad

Responsive Ads Here

Post Top Ad

Responsive Ads Here

Saturday, 1 June 2019

GWAMNAN ZAMFARA YA ZIYARCI FILIN JIRGI KUMA YA BADA UMURNIN FARA AIKINSA




A Cigaba da yunkurin Mai girma Gwamnan Jihar Zamfara His Excellency Right Honourable Dr Bello Muhammad Matawallen Maradun na habbaka tattalin arzikin jahar Zamfara da kuma samun daukakar jahar. Gwamnan ya Ziyarci filin da Gwamnatin da shude ta tanada domin gina filin jirgin sama. Wanda nan take ya bayar da Umurnin Cigaba Da Aikinsa. Wannan dai ita ce ziyarar Gwamnan ta biyu a wurare daban-daban a yau na ayukkan da ya ke da niyar yi a jahar Zamfara. Domin kafin ya je filin jirgi ya Fara da zuwa Gusau Hotel Inda ita ma ya bada umurnin a gyaranta.

Post Bottom Ad

Responsive Ads Here