MAJALISSAR DOKOKIN ZAMFARA, TA DAKATAR DA SHUGABAN KARAMAR HUKUMA, DA UBAN KASA DA KUMA MAYAR DA WANI SARKI UBAN KASA. - MAIBIREDI TV

MAIBIREDI TV

Na kirkiri wannan blog ne, domin kawo labarai na ciki da wajen Najeriya dama rubutu akan ababen da ke faruwa a jahar Zamfara.

Breaking

Home Top Ad

Responsive Ads Here

Post Top Ad

Responsive Ads Here

Wednesday, 31 July 2019

MAJALISSAR DOKOKIN ZAMFARA, TA DAKATAR DA SHUGABAN KARAMAR HUKUMA, DA UBAN KASA DA KUMA MAYAR DA WANI SARKI UBAN KASA.


Majalisar dokokin jahar Zamfara ta aminta da dakatar da shugaban karamar hukumar mulkin Maradun, da kuma uban kasar Boko ta yamma, bisa zarginsu da hannu wajen yiwa shirin samar da zaman lafiya na gwamnatin jaha zagon kasa. Haka zalika majalisar ta aminta da sauya matsayin masarautar bazai zuwa matsayinta na fari. wato uban kasar bazai, da kuma uban kasar Talatar Mafara. kamar yanda kamfanin dillancin labarai na kasa NAN ya ruwaito.

Mahmud Salihu Kaura Namoda

Post Bottom Ad

Responsive Ads Here